Adadin Wadanda Suka Mutu Sakamakon Zaftarewar Laka A Habasha Ka Iya Kai 500 – Majalisar Dinkin Duniy...
Public Domain
— Iyalai da ke cikin juyayi sun cika gidaje a wani kauye da ke kudancin kasar Habasha a jiya Juma'a don yi wa ‘yan uwansu da suka mutu sakamakon mummunar zaftarewar laka da ta auku bankwana, yayin da hukumomi suka sanar da ayyana zaman makoki na kwanaki uku a kasar.
...
Voice of America
|
1 hr |
⟶
|
|
Shirin Safe 0500 UTC (30:00)
Public Domain
— Kullum da karfe 6 na safe agogon Najeriya da Nijar muna gabatar da labarai da rahotanni da dumi-duminsu, sannan mu na gabatar da wasu shirye-shirye kamar Noma da Lafiya Uwar Jiki.
...
Voice of America
|
2 hr |
⟶
|
|
A BARI YA HUCE: Karashen Tattaunawa Da Nazifi Asnanic, Yuli 27, 2024
Public Domain
— washington, dc — Cikin abubuwan da suka ja hankali a wannan makon a Amurka, da shirin A Bari Ya Huce ya tattauna a kai sun hada da siyasar Amurka, musamman bayan da shugaba Joe Biden ya janye daga takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2024.
A cikin shirin kuma za ku ji karashen tattaunawa da mawaki Nazifi Abdulsalam Yusuf, wanda aka fi sani da Asnanic, inda ya yi bayani a kan abin da ya ja hankalinsa har ya rubuta wasu fitattun wakokinsa.
Saurari shirin cikin sauti:
...
Voice of America
|
2 hr |
⟶
|
|
Manyan 'Yan Takarar Shugaban Kasar Amurka Biyu Sun Tattauna Da Netanyahu
Public Domain
— Ta yiwu abokan hamayya a zaben Amurka da ke tafe, mataimakiyar shugaban kasar Kamala Harris da tsohon shugaba Donald Trump sun bayyana mabambantan ra'ayoyi game da yadda Isra'ila ke yin yaki a Gaza, a lokacin da suka gana da Firai Minista Benjamin Netanyahu a lokuta dabam dabam a wannan makon.
...
Voice of America
|
2 hr |
⟶
|
|
A BARI YA HUCE: Karashen Tattaunawa Da Nazifi Asnanic, Yuli 27, 2024
Public Domain
Voice of America
|
5 hr |
⟶
|
|
Shirin Dare 2030 UTC (30:00)
Public Domain
— A shirin namu na karfe 9 da rabi agogon Najeriya da Nijar, zaku ji labarai na yadda duniyar ta yini da rahotanni da dumi-duminsu, sannan mu kan bude muku layuka domin ku bugo ku bayyana mana ra’ayoyinku kan batutuwan da suka fi muhimmanci a wannan rana, ko kuma wadanda ke ci muku tuwo a kwarya.
...
Voice of America
|
10 hr |
⟶
|
|
Ana gudanar da bincike kan harin da aka kai birnin Paris
Attribution+
—
Kamfanin da ke kula da sufurin jiragen ƙasa na Faransa SNCF, ya ce wasu da ba a san ko su waye ba, sun kai hari tare da lalata sassan titunan jirage masu tsala gudu, yayin da ya rage sa'o'i kaɗan a buɗe gasar wasannin Olympics da birnin Paris ke karɓar baƙunci.Tuni aka fara gudanar da bincike don gano tushen wannan harin.
...
Radio France Internationale
|
10 hr |
⟶
|
|
Gaga da Nakaruma sun nishaɗantar da mahalarta gasar Olympics
Attribution+
—
Fitattun mawaƙan nan Aya Nakamura da Lady Gaga sun gabatar da wasan kaɗe-kaɗe da raye-raye a yayin buɗe gasar guje-guje da tsalle-tsalle ta Olympics a birnin Paris na Faransa a wannan Juma'ar.
...
Radio France Internationale
|
10 hr |
⟶
|
|
Ƴan wasan Najeriya da Nijar sun ratsa kogin Seine
Attribution+
—
Cikin murna da annashuwa, tawagogin ƙasashen Najeriya da Nijar sun bi sahun takwarorinsu na ƙasashe duniya wajen ratsawa ta kogin Seine a yayin da ake gudanar da bikin buɗe gasar Olympics da birnin Paris ke ƙarbar bakwanci.
...
Radio France Internationale
|
10 hr |
⟶
|
|
An gudanar da bikin buɗe gasar Olympics a birnin Paris
Attribution+
—
Wani mutun rufe da fuskarsa ya haura da fitilar gasar Olympics can saman gine-ginen birnin Paris na Faransa domin buɗe gasar ta bana, yayin da Bafaranshen mawaƙin nan, Axelle Saint-Cyrel ya rera taken ƙasar daga can saman kololuwar ɗakin ajiye kayan tarihi na Grand Palais.
...
Radio France Internationale
|
10 hr |
⟶
|
|
Afrika ta Kudu ta cafke ƴan Libya 95 a sansaninsu
Attribution+
—
Hukumomin Afrika ta Kudu sun kama wasu ƴan kasar Libya 95 a wani samame da suka kai a yau Juma’a a wata gona da ake ganin an mayar da ita sansanin horas da sojoji.
...
Radio France Internationale
|
14 hr |
⟶
|
|
An girke ƴan sanda 4,200 a Abuja saboda shirin zanga-zanga
Attribution+
—
An girke jami'an ƴan sanda har dubu 4 da 200 a sassan babban birnin Abuja na Najeriya a daidai lokacin da matasa ke shirin gudanar da gagarumar zanga-zanga domin nuna ɓacin ransu kan halin tsadar rayuwa da ƙasar ke ciki.
...
Radio France Internationale
|
14 hr |
⟶
|
|
Zanga-Zanga: ‘Yan Sanda Sun Sha Alwashin Dakile Tashe-Tashen Hankula
Public Domain
— Sanarwar da kakakin rundunar ‘yan sandan birnin tarayya Abuja, SP Josephine Adeh, ta fitar a yau Juma’a tace, rundunar ta tura jami’anta dubu 4 da 200 domin shawo kan duk wani nau’in tashin hankalin da ka iya tasowa yayin zanga-zangar.
...
Voice of America
|
14 hr |
⟶
|
|
Yau da Gobe 1530 UTC (30:00)
Public Domain
— Yau da Gobe
...
Voice of America
|
15 hr |
⟶
|
|
Shirin Rana 1500 UTC (30:00)
Public Domain
— Da karfe 4 na yamma agogon Najeriya da Nijar zaku iya jin rahotanni da labarai da dumi-duminsu daga kowace kusurwa ta duniya, musamman ma dai muhimman abubuwan da suka faru, ko suke faruwa a kusa da ku a wannan rana.
...
Voice of America
|
15 hr |
⟶
|
|
TUBALIN TSARO: Zargin Wani ‘Dan Siyasa Da Hannu A Ta’addanci, Yuli 27, 2024
Public Domain
— ABUJA, NIGERIA — A shirin Tubali na wanan makon mun dubi wani zargi ne da wani babban ‘dan ta'adda ya yi wa wani ‘dan siyasa dangane da ta'addancin da ke faruwa a arewa maso yammacin Najeriya da kuma kokawa da mutanen yankin Na’alma ke yi dangane da yadda ‘yan bindiga suka matsa musu.
Saurari cikakken shirin da Hassan Maina Kaina ya gabatar:
...
Voice of America
|
15 hr |
⟶
|
|
An Tsaurara Tsaro A Gasar Olympics Bayan Zagon Kasar Da Aka Yiwa Jirgin Kasa
Public Domain
— Wata majiya dake kusa da binciken da ake gudanarwa a kan lamarin ta shaidawa kamfanin dillancin labarai na AFP cewa hare-haren wani tsararren al’amari ne na yin zagon kasa”
...
Voice of America
|
16 hr |
⟶
|
|
TUBALIN TSARO: Zargin Wani ‘Dan Siyasa Da Hannu A Ta’addanci, Yuli 27, 2024.mp3
Public Domain
Voice of America
|
16 hr |
⟶
|
|
Yobe: Wani Abun Fashewa Ya Tashi A Fitacciyar Kasuwar Dabbobi
Public Domain
— Wani mazaunin garin Buni Yadin, Ali Hassan ya shaidawa tashar talabijin ta Channels ta wayar tarho cewar, al’amarin ya faru ne da misalin karfe 12 da rabi na ranar yau Juma’a, kuma ya raunata wata yarinya.
...
Voice of America
|
17 hr |
⟶
|
|
Barack Obama Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Kamala Harris
Public Domain
— A yau Juma’a, tsohon shugaban Amurka Barack Obama da mai dakinsa Michelle sun bayyana goyon bayansu ga Mataimakiyar Shugaban Kasa Kamala Harris a matsayin wacce za ta yi wa jam’iyyar Democrat takarar shugaban kasa.
...
Voice of America
|
17 hr |
⟶
|
|
Sabanin abin da wani mai amfanin da shafin X ya wallafa, a cikin kasashen Afurka akwai wadanda ke b...
Attribution+
— Da’awa: Wani mai amfani da shafin X, Kawu Garba (@KawuGarba), yayi da’awar (claimed) cewa babu wata kasa a Afurka da ke biyan N400,000 a matsayin mafi
...
Dubawa
|
17 hr |
⟶
|
|
Alaka tsakanin kasa da kasa: Me ake nufi da yarjejeniyar Samoa, me yasa Najeriya ke jan kafa wajen ...
Attribution+
— Kungiyar Tarayyar Turai (EU) da kawancen kasashen Afrika da yankin Caribbeans da na yankin Pacific (OACPS) da Najeriya ke zama mamba a baya-bayan nan
...
Dubawa
|
17 hr |
⟶
|
|
Karya ce! Yin tsalle baya sa fitsarin da ya makale ya fita a mafitsarar maza
Attribution+
— Da’awa: Wani bidiyo da ya bazu a shafin WhatsApp ya nunar da cewa yin tsalle sau 15 zuwa 20 na sanyawa a samu saukin yin fitsarin da ya makale a wajen mazaje.
...
Dubawa
|
17 hr |
⟶
|
|
Labarin da aka buga a Twitter cewa sanata a Najeriya duk wata yana daukar naira miliyan 2.48 akwai k...
Attribution+
— Da’awa: Wani mai amfani da shafin X yayi da’awa (claimed) cewa sanata a Najeriya yana daukar naira miliyan 2.48 a duk wata a matsayin gundarin albashinsa
...
Dubawa
|
17 hr |
⟶
|
|
Paris 2024: Yau Za A Yi Bikin Bude Gasar Wasannin Olympics
Public Domain
— A yau Juma’a za a bude gasar wasannin Olympics ta shekarar 2024 a hukumance, inda 'yan wasa sama da 10,000 zasu hallara a birnin Paris, suna fatan lashe lambar yabon zinariya, azurfa ko tagulla.
...
Voice of America
|
18 hr |
⟶
|
|
Tinubu ya gana da Sarakuna da Gwamnoni kan shirin zanga-zangar matasa
Attribution+
—
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya shafe ranar jiya Alhamis wajen ganawa da bangori daban-daban na ƙasar, a wani kokari na daƙile zanga-zangar da matasa suka sha alwashin gudanarwa don neman kawo ƙarshen gurɓataccen jagoranci da kuma tsadar rayuwa.
...
Radio France Internationale
|
20 hr |
⟶
|
|
Ba zan yi shiru kan tashin hankalin da al'ummar Gaza ke ciki ba - Kamala Harris
Attribution+
—
Mataimakiyar shugaban Amurka Kamala Harris, da jam’iyyar Democrats ke gaf da tabbatar da ita a matsayin ‘yar takararta a zaɓen ƙasar da ke tafe, ta ce ba zata yi shiru kan tashin hankalin da al’ummar Gaza ke ciki ba.
...
Radio France Internationale
|
20 hr |
⟶
|
|
Olympics: An ƙara yawan jami'an tsaro a filayen wasannin ƙwallon ƙafa
Attribution+
—
Masu shirya gasar Olympics a Paris sun tsaurara tsaro ta hanyar ƙara yawan ‘yan sanda da sauran jami’ai a filayen wasanni, biyo bayan abinda ya faru yayin wasan ƙwallon ƙafa da aka kara tsakanin Argentina da Morocco ranar Laraba.
...
Radio France Internationale
|
20 hr |
⟶
|
|
An kai hari tare da lalata wasu muhimman layukan jiragen ƙasa a Faransa
Attribution+
—
Kamfanin dake kula da sufurin jiragen ƙasa na Faransa SNCF, ya ce wasu da ba a san ko su waye ba, sun kai hari tare da lalata sassan titunan jirage masu tsala gudu, yayin da ya rage sa'o'i kaɗan a buɗe gasar wasannin Olympics da birnin Paris ke karɓar baƙunci.
...
Radio France Internationale
|
22 hr |
⟶
|
|
Shirin Hantsi 0700 UTC (30:00)
Public Domain
— Mu kan komo da karfe 8 na safe agogon Najeriya da Nijar domin sake gabatar muku da labarai da hirarraki, da sharhin jaridu kama daga Najeriya zuwa Nijar har Ghana, da kuma ra’ayoyinku.
...
Voice of America
|
1 d |
⟶
|
|
Shirin Safe 0500 UTC (30:00)
Public Domain
— Kullum da karfe 6 na safe agogon Najeriya da Nijar muna gabatar da labarai da rahotanni da dumi-duminsu, sannan mu na gabatar da wasu shirye-shirye kamar Noma da Lafiya Uwar Jiki.
...
Voice of America
|
1 d |
⟶
|
|
MANUNIYA EPISODE 179.mp3
Public Domain
Voice of America
|
1 d |
⟶
|
|
MANUNIYA: Shirin Zanga-Zanga A Najeriya Da Batun Janyewar Shugaba Joe Biden Daga Takarar Shugaban Ka...
Public Domain
Voice of America
|
1 d |
⟶
|
|
Trump Da Harris Sun Yi Allah Wadai Da Zanga-Zangar Kin Jinin Isra'ila, Shugaba Biden Ya Gana Da Neta...
Public Domain
— Zanga-zangar na zuwa ne a daidai lokacin da Firai ministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ke kare yakin da kasar ke yi a Gaza, a yayin jawabi da ya yi a zauren Majalisar dokokin Amurka.
...
Voice of America
|
1 d |
⟶
|
|
Zanga-Zanga Ba Gudu Ba Ja Da Baya – ‘Yan Najeriya
Public Domain
— “A yadda ‘yan bindiga suke ta addabar jama’a a Zamfara, Sokoto da Katsina, me ya sa hukumomin tsaro ba su iya gano masu yin wadannan ayukan ba, sai yanzu da mutane suka fito za su yi zanga-zanga akan wahalar da ke damunsu ne suka iya bincike?”
...
Voice of America
|
1 d |
⟶
|
|
Gargadin Rundunar Sojin Najeriya Kan Shirin Zanga-Zangar Lumana
Public Domain
Voice of America
|
1 d |
⟶
|
|
Ba Za Mu Bari A Wargaza Kasa Ta Hanyar Zanga-Zanga Ba – Rundunar Sojin Najeriya
Public Domain
— A cikin wata sanarwa, kakakin rundunar Manjo-Janar Edward Buba ya ce duk da yake ‘yan Najeriya na da ‘yancin gudanar da zanga-zangar lumana, to amma zanga-zangar da aka shata somawa a ranar 1 ga watan Agusta kan iya rikidewa zuwa tarzoma da tashin hankali, kamar yadda lamarin ya auku a kasar Kenya.
...
Voice of America
|
1 d |
⟶
|
|
Mabiya United Methodist Church A Najeriya Sun Fice Zuwa Global Methodist Church Saboda Kyamar Ayukan...
Public Domain
Voice of America
|
1 d |
⟶
|
|
Wasu Mabiya Ikilisiyar United Methodist Churh A Najeriya Sun Koma Global Methodist Church Saboda Kya...
Public Domain
— Washington DC — An sami rarrabuwar kai tsakanin mabiya addinin kirista na ikilisiyar United Methodist Church, UMC, a Najeriya sakamakon matsayar da majalisar gudanarwar ikilisiyar ta cimma na amincewa da ayukan luwadi, madigo da auren jinsi.
Majalisar ta UMC ta yi wannan matsayar ne a babban taronta na bayan kowacce shekara hudu da ta gudanar a Amurka. To sai dai kuma da alama matsayar ba ta sami karbuwa ba a tsakanin mabiya ikilisiyar a Najeriya, wadanda suka gudanar da zanga-zangar lumana a wani taro da suka gudanar makon jiya a Bauchi da ke Arewacin Najeriya.
Wannan ya sa mabiya ikilisiyar suka kuma gudanar da wani taron a shelkwatar UMC din da ke Jalingo a jihar Taraba, inda suka yi matsayar ficewa daga ikilisiyar ta United Methodist Churh UMC, zuwa Global Methodist Church, GMC.
Bishop John wesley Yohanna shi ne Shugaban ikilisiyar da ya jagoranchi taron, ya kuma ce sun yanke shawarar sauya shekar ne saboda ba za su zauna a ikilisiyar da ta amince da luwadi, madigo da auren jinsi ba.
Bishop Yohanna ya ce “Littafin Bible ya hana, dokar kasarmu ta hana, kuma ya saba wa al’adunmu. Saboda haka mu za mu bi abin da Bible ya fada, kuma ba za mu yi abin da za mu janyo wa ‘ya’yanmu da al’ummarmu illa ba.”
To sai dai Rev Ande Emmanuel, daya daga cikin wasu kalilan da basu amince da sauya shekar ba, ya ce suna nan daram a cikin UMC, duk kuwa da cewa su ma ba su yarda da luwadi da madigo da auren jinsi ba.
Saurari cikakken rahoton Lado Salisu Garba:
...
Voice of America
|
1 d |
⟶
|
|
Tchiani ya jinjina wa ƴan Nijar shekara guda bayan juyin mulki
Attribution+
—
Yayin da a yau ake cika shekara guda d juyin mulkin da sojoji suka yi wa zaɓaɓɓen shugaban Nijar, Bazoum Mohammed, shugaban mulkin soji Abderrahmane Tchiani ya yi wa jama’ar ƙasa jawabi ta kafar talabijin, inda ya yi karin haske dangane da halin da ake ciki.
...
Radio France Internationale
|
1 d |
⟶
|
|
Shirin Dare 2030 UTC (30:00)
Public Domain
— A shirin namu na karfe 9 da rabi agogon Najeriya da Nijar, zaku ji labarai na yadda duniyar ta yini da rahotanni da dumi-duminsu, sannan mu kan bude muku layuka domin ku bugo ku bayyana mana ra’ayoyinku kan batutuwan da suka fi muhimmanci a wannan rana, ko kuma wadanda ke ci muku tuwo a kwarya.
...
Voice of America
|
1 d |
⟶
|
|
Muddin kasar Iran ta hallaka ni, Amurka zata share ta daga doran kasa - Trump
Attribution+
—
Tsohon shugaban Amurka kuma 'dan takaran shugaban kasa a Jam'iyyar Republican Donald Trump ya ce muddin kasar Iran ta yi nasarar kashe shi, to babu tantama Amurka za ta share kasar daga doran kasa.
...
Radio France Internationale
|
1 d |
⟶
|
|
Tabbas na shiga zanga zanga a baya, amma ta lumana - Tinubu
Attribution+
—
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu yace tabbas ya shiga zanga zanga a baya domin kawo karshen mulkin soja, amma ba ta tashin hankali ba ko kuma wadda ta kai ga rasa rayuka da asarar dukiyoyi.
...
Radio France Internationale
|
1 d |
⟶
|
|
LAFIYA UWAR JIKI: Matsalar Hawan Jini Ga Mata Masu Juna Biyu, Yuli 25, 2024
Public Domain
— ABUJA, NIGERIA — A shirin Lafiya na wannan makon mun tattauna ne akan illolin hawan jini dake aukuwa a lokacin da mace ke dauke da juna biyu, da kuma bayan haihuwa.
Saurari cikakken shirin da Hauwa Umar ta gabatar:
...
Voice of America
|
1 d |
⟶
|
|
BAKI MAI YANKA WUYA: Manufofi Da Ka Iya Biyo Janyewar Shugaba Biden Daga Takara, Yuli 25, 2024
Public Domain
— WASHINGTON, D. C. — A cikin shirin Baki na wannan makon mun tattauna ne da Dr. Mohammed Ladan wani ‘dan Najeriya mazaunin Amurka mai fashin baki kan siyasar kasar game da sabon salon siyasar kasar inda shugaba Joe Biden ya janye daga takarar neman wa’adin mulki karo na biyu sakamakon matsin lamba daga ‘yan jam’iyyarsa ta Democrat, da kuma wasu manufofin da ka iya biyo wannan mataki ga kasar.
Saurari cikakken shirin da Murtala Faruk Sanyinna ya gabatar:
...
Voice of America
|
1 d |
⟶
|
|
Mutane miliyan 733 sun gamu da ibtila'in yunwa a bara - MDD
Attribution+
—
Wani rahoton Majalisar Dinkin Duniya ya ce kimanin mutane miliyan 733 ne suka fuskanci yunwa a shekarar 2023 da ta gabata, mafi yawa daga nahiyar Afirka.
...
Radio France Internationale
|
1 d |
⟶
|
|
Tinubu na ganawa da manyan sarakunan Najeriya
Attribution+
—
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu yanzu haka yana ganawa da manyan sarakunan kasar dangane da barazanar zanga zangar damatasa ke shiryawa a mako mai zuwa.
...
Radio France Internationale
|
1 d |
⟶
|
|
Shirin Zanga-Zanga: Tinubu Na Ganawar Gaggawa Da Sarakunan Gargajiya Da Babban Sufeton ‘Yan Sanda
Public Domain
— Wannan taro na gudana ne a fadar gwamnatin tarayyar Najeriya dake Abuja.
...
Voice of America
|
1 d |
⟶
|
|
Rugujewar Wani Gini A Legas Ya Hallaka Ma’aikata 5
Public Domain
— Ma’aikata 5 sun mutu lokacin da wani ginin da ba’a kammala ba ya ruguje akan titin Wilson Mba, a rukunin gidaje na Arowojobe, dake unguwar Maryland, ta jihar Legas da safiyar yau Alhamis.
...
Voice of America
|
1 d |
⟶
|
|
Sojojin Najeriya sun gargaɗi masu shirin zanga-zanga
Attribution+
—
Shalkwatar Tsaron Najeriya ta gargaɗi masu shirin gudanar da zanga-zanga a duk faɗin ƙasar cewa, ƴancinsu ne su gudanar da zanga-zanga, amma ba za ta amince a mayar da ƙasar tamkar wadda babu gwamnati a cikinta.
...
Radio France Internationale
|
1 d |
⟶
|
|