Shirin Dare 2030 UTC (30:00) Public Domain  — A shirin namu na karfe 9 da rabi agogon Najeriya da Nijar, zaku ji labarai na yadda duniyar ta yini da rahotanni da dumi-duminsu, sannan mu kan bude muku layuka domin ku bugo ku bayyana mana ra’ayoyinku kan batutuwan da suka fi muhimmanci a wannan rana, ko kuma wadanda ke ci muku tuwo a kwarya. ... Voice of America 2 hr
Babu Wani Tasiri Da Zanga-Zangar NLC Da TUC Ya Yi Banda Rufe Ofisoshi - ‘Yan Najeriya Public Domain  — ‘Yan Najeriya daga shiyoyin kasar kama daga Kano, Filato, Bauchi, Kaduna, Neja da dai sauransu sun ce lallai kungiyoyin sun rufe ofisoshin DisCos amma ba su ga wani tasiri da zanga-zangar ya yi a kasar ba. ... Voice of America 2 hr
Babu Wani Tasiri Da Zanga-Zangar NLC Da TUC Ya Yi Banda Rufe Ofisoshi - ‘Yan Najeriya Public Domain  — ‘Yan Najeriya daga shiyoyin kasar kama daga Kano, Filato, Bauchi, Kaduna, Neja da dai sauransu sun ce lallai kungiyoyin sun rufe ofisoshin DisCos amma ba su ga wani tasiri da zanga-zangar ya yi a kasar ba. ... Voice of America 2 hr
Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 13/05/2024 Attribution+  —  Rundunar Sojin Ruwan Najeriya ta yi nasarar cafke wasu ɓarayin man fetur a jihar Rivers. Hanyoyin sadarwar yanar gizo sun katse a wasu kasashen Afrika a yau din nan. Shugaban Rasha Vladimir Putin ya sauya ministan tsaron ƙasar da wani mutun farar hula. ... Radio France Internationale 3 hr
Yau da Gobe 1530 UTC (30:00) Public Domain  — Yau da Gobe shiri ne mai inganta rayuwar matasa cikin fadakarwa da ilmantarwa da kayatarwa, ya kuma karfafa mu su samun kaifin fahimtar matsalolin da suka addabe su, suka dabaibaiye su a wannan zamani. Shirin Yau da Gobe na zuwa sau biyar a mako, Litinin zuwa Jumma’a, daga karfe 4 da rabi na yamma zuwa karfe 5! Yau da Gobe ya hada komai, daga filin dafe-dafen gargajiya, zuwa zauren matasa inda suke bayyana ra’ayoyin su daban-daban akan wasanni, da siyasa, da mu’amala ta samari da ‘yan mata, da fasaha, da filin kiwon lafiyar matasa. ... Voice of America 7 hr
Dole Ne A Bi Umarnin NiMET Na Daukan Matakan Kariya Ga Matsalar Ambaliyar Ruwa -YOSEMA Public Domain  — A yayin da damuna ta kan kama, shugaban hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Yobe, wato YOSEMA, Dakta Mohammed Goje ya yi kira ga al’umma da su tashi tsaye su marawa gwamnati baya wajen ganin an rage barnar da ambaliyar ruwa zai iya haifarwa a wannan shekara. ... Voice of America 7 hr
Dole Ne A Bi Umarnin NiMET Na Daukan Matakan Kariya Ga Matsalar Ambaliyar Ruwa -YOSEMA Public Domain  — Shugaban Hukumar bada agajin gaggawa na jihar Yobe wato YOSEMA, Dakta Mohammed Goje ne ya bayyana hakan a yayın hira ta musamman ga Muryar Amurka. ... Voice of America 7 hr
Shirin Rana 1500 UTC (30:00) Public Domain  — Da karfe 4 na yamma agogon Najeriya da Nijar zaku iya jin rahotanni da labarai da dumi-duminsu daga kowace kusurwa ta duniya, musamman ma dai muhimman abubuwan da suka faru, ko suke faruwa a kusa da ku a wannan rana. ... Voice of America 7 hr
Jami’an Tsaro Sun Kubutar Da Fasinjoji 17 Da Aka Yi Garkuwa Dasu A Katsina Public Domain  — Wata majiyar soji ta bayyana  cewar an samu nasarar kubutar da mutanen ne sakamakon samun wani kiran gaggawa a ranar 11 ga watan Mayun da muke ciki, da misalin karfe 12 rana. ... Voice of America 7 hr
Aubameyang ya lashe kyautar Marc-Vivien Foe a Faransa Attribution+  —  An ayyana Pierre-Emerick Aubameyang a matsayin gwarzon dan ƙwallon da ya lashe kyautar Marc-Vivien Foe wadda ake bayarwa a duk shekara ga ɗan wasan Afrika da ya fi yin zarra a gasar Lig 1 ta Faransa. ... Radio France Internationale 7 hr
Dangin Namtira Bwala Sun Maka Makarantar Lead British International A Kotu, Suna Neman Diyar Naira M... Public Domain  — Shigar da karar ya biyo bayan faifan bidiyon daya karade shafukan sada zumunda a ‘yan makonnin da suka gabata inda aka wasu dalibai suna cin zalin Namitra Bwala. ... Voice of America 8 hr
Kungiyar Kwadago Ta Fara Garkame Ofisoshin Hukumar NERC Da Kamfanonin Rarraba Lantarki Akan Karin Ku... Public Domain  — Matakin ma’aikatan na zuwa ne biyo bayan umarnin hadin gwiwa da kungiyar kwadago ta Nlc da takwararta ta Tuc suka baiwa mambobinsu a karshen mako na cewa su kargame ofisoshin domin nuna adawa da karin kudin wuta. ... Voice of America 8 hr
TASKAR VOA: Yadda Hukumomi A Najeriya Suka Daura Damarar Yaki Da Magudin Zabe Public Domain  — Hukumomi a Najeriya sun daura damarar yaki da magudin zabe, a wani muhimmin lamari ga dimukradiyya a Afirka. Bayan babban zaben 2023, Najeriya ta fara daukan matakan hukunta wadanda aka samu da laifin magudin zabe domin dawo da martabar tsarin zabe a kasar. ... Voice of America 10 hr
TASKAR VOA: Yadda Cin Hanci Da Rashawa Ya Dabaibaye Harkokin Kwangila A Kasar Malawi Public Domain  — Kungiyoyin tabbatar da ka’ida a hada-hadar tattalin arziki a Malawi sun yi kira ga gwamnatin kasar da ta magance wasu matsaloli da ke tattare da tsarin bayar da kwangiloli na kasar.Wani rahoto a 2021 ya nuna cewa harkokin bayar da kwangiloli na gwamnati a kasar suna dabaibaye da cin hanci da rashawa ... Voice of America 10 hr
TASKAR VOA: Kalubalen Da Masu Kwarmata Badakala Ke Fuskanta A Afirka Ta Kudu Public Domain  — A lokacin da Martha Ngoye take aiki a matsayin babbar jami’ar al’amuran shari’a a hukumar sufurin jiragen kasa ta Afirka ta Kudu, ta kwarmata badakalar kwangilolin gwamnati na miliyoyin kudi da aka bayar ba bisa ka’ida ba. Sai dai a maimakon a sakanya mata da alheri, sai aka kore ta a wurin aiki. ... Voice of America 10 hr
TASKAR VOA: Kasar Gambia Ta Samu Ci Gaba A Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa Public Domain  — Ma’aunin matsalar cin hanci da rashawa a Zambia ya nuna cewa kasar ta samu ci gaba a karon farko cikin shekaru goma, kamar yadda kungiyar Transparency International a kasar ta sanar. Hukumomi a kasar sun ce kwalliya ta fara biyan kudin sabulu a dagewar da suka yi wajen karfafa bin doka da oda. ... Voice of America 10 hr
Nijar ta zargi Benin da yi wa yarjejeniyar da aka ƙulla tsakaninsu karan tsaye Attribution+  —  Gwamnatin mulkin sojin Jamhuriyar Nijar ta zargin maƙociyar ƙasar wato Benin da karya yarjejeniyar da aka ƙulla tsakanin ƙasashen biyu da kuma China, domin fitar da ɗanyan man fetur na Nijar zuwa kasuwar duniya. ... Radio France Internationale 13 hr
Najeriya: Ƴan bindiga sun kashe mutane 49 a ƙauyukan zamfara Attribution+  —  Aƙalla mutane 49 ne suka suka mutu sakamon hare-haren da ƴan bindiga suka jera kwanaki 5 su na kai wa, musammamn ma a wasu ƙauyukan ƙananan hukumomin Anka  da Birnin Magaji na jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya. ... Radio France Internationale 14 hr
Shirin Hantsi 0700 UTC (30:00) Public Domain  — Mu kan komo da karfe 8 na safe agogon Najeriya da Nijar domin sake gabatar muku da labarai da hirarraki, da sharhin jaridu kama daga Najeriya zuwa Nijar har Ghana, da kuma ra’ayoyinku. ... Voice of America 15 hr
Amurka ta caccaki Isra'ila amma za ta ci gaba da ba ta makamai Attribution+  —  Yayin da rahotanni ke cewa adadin fararen hular da suka mutu a Gaza ya haura dubu 35, Amurka ta fitar da wani rahoto da ke chachakar Isra’ila kan ci gaba da yunkurin farwa Rafah, sai dai duk da haka ta ce ba zata dakatar da bata tallafin makamai ba. ... Radio France Internationale 15 hr
Adadin wadanda suka mutu a yaƙin Isra'ila da Hamas ya zarta dubu 35 Attribution+  —  Isra’ila ta ci gaba da luguden wuta a Gaza a jiya Lahadi, a yayin da dakarunta ke fafatawa da mayaƙan Hamas a sassa da dama na yankin, inda ma’aikatar lafiyar Hamas ta ce adadin waɗanda suka mutu sakamakon hare-haren ya zarce dubu 35. ... Radio France Internationale 15 hr
Shirin Safe 0500 UTC (30:00) Public Domain  — Kullum da karfe 6 na safe agogon Najeriya da Nijar muna gabatar da labarai da rahotanni da dumi-duminsu, sannan mu na gabatar da wasu shirye-shirye kamar Noma da Lafiya Uwar Jiki. ... Voice of America 17 hr
An Kubutar Da Wasu Daga Cikin Daliban Jami’ar Confluence Da Aka Sace A Kogi Public Domain  — A ranar Alhamis wasu ‘yan bindiga suka kutsa jami’ar kimiyya da fasaha ta Confluence da ke Osara a jihar Kogi suka kwashi dalibai da dama suka yi cikin daji da su. ... Voice of America 17 hr
Tinubu Ya Dakatar Da Aiwatar Da Dokar Harajin Yanar Gizo.mp3 Public Domain   Voice of America 17 hr
Tinubu Ya Dakatar Da Aiwatar Da Dokar Harajin Yanar Gizo Public Domain  — Shugaba Bola Tinubu ya bukaci Babban Bankin Najeriya da ya dakatar da aiwatar da dokar haraji ta yanar gizo da ya dora kan 'yan kasa wacce aka fi sani da cybersecurity levy, sannan ya bayar da umurnin a sake nazarin matakin. ... Voice of America 19 hr
Shugaba Tinubu Ya Dakatar Da Aiwatar Da Dokar Harajin Yanar Gizo.mp3 Public Domain   Voice of America 19 hr
Kallabi 2030 UTC (30:00) Public Domain  — Kallabi wani sabon shiri ne kacokan kan mata, daga mata, a bakin mata, wanda Sashen Hausa na Muryar Amurka ya kirkiro don maida hankali ga baki daya akan harakokin mata, musamman a kasashenmu na Afrika. Shirin na duba rawar mata da kalubalensu ne a fannoni daban-daban na rayuwa. ... Voice of America 1 d
Nijar Ta Maida Wa Jamhuriyar Benin Martani Kan Hana Jigilar Danyen Manta Public Domain  — Gwamnatin rikon kwarya ta Jamhuriyar Nijar ta maida martani bayan da shugaban kasar Benin Patrice Talon ya dauki matakin hana lodin danyen man da Nijar ke shirin fara shigarwa kasuwannin duniya a tsakiyar watan Mayu. ... Voice of America 1 d
KALLABI: Ranar Karrama Iyaye Mata A Amurka - Mayu 12, 2024 Public Domain  — WASHINGTON, D. C. — Ranar Lahadi 12 ga watan Mayu ce ranar bikin karrama iyaye Mata a Amurka. Shirin Kallabi ma ba a bar shi a baya ba, inda a wannan makon ya tattauna akan tasirin iyaye Mata da kuma irin rawar da suke takawa a rayuwar al’umma. Saurari cikakken shirin da Grace Alheri Abdu ta gabatar: ... Voice of America 1 d
Nijar Ta Maida Wa Jamhuriyar Benin Martani Kan Hana Jigilar Danyen Manta Public Domain   Voice of America 1 d
KALLABI: Ranar Karrama Iyaye Mata A Amurka - Mayu 12, 2024 Public Domain   Voice of America 1 d
Shirin Rana 1500 UTC (30:00) Public Domain  — Da karfe 4 na yamma agogon Najeriya da Nijar zaku iya jin rahotanni da labarai da dumi-duminsu daga kowace kusurwa ta duniya, musamman ma dai muhimman abubuwan da suka faru, ko suke faruwa a kusa da ku a wannan rana. ... Voice of America 1 d
Babu sulhu a Zamfara, saboda mun gaji da yaudara - Gwamnati Attribution+  —  Gwamnatin Jihar Zamfara dake Najeriya ta nesanta kan ta da yunkurin da wasu mutane ke yi da sunan gwamnatin tarayya na tattaunawa da 'yan ta'addan da suka hana jihar zaman lafiya. ... Radio France Internationale 1 d
Tinubu ya bada umarnin dakatar da karbar harajin tsaron yanar gizo Attribution+  —  Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bada umarni ga Babban bankin kasar na CBN da ya dakatar da fara amfani da dokar cire harajin yaki da masu aikata laifuffuka ta yanar gizo, wadda ta haifar da mahawara mai zafi a cikin kasar. ... Radio France Internationale 1 d
Manchester United da Arsenal za su kai ruwa rana a gasar firimiya Attribution+  —  Yau Manchester United zata karbi bakuncin Arsenal a wata karawa mai matukar muhimmanci ga kungiyoyin 2 a gasar firimiya ta Ingila. ... Radio France Internationale 1 d
Hanyoyin zamani ne mafi dacewa wajen kula da kan iyakokin Najeriya: hukumar shige da fice Attribution+  —  Hukumar shige da ficen Najeriya na shirin fara aiki da fasahar zamani ta internet wajen kula da kai komon jama'a akan iyakokin kasar. ... Radio France Internationale 1 d
Tsaren-tsaren harajin gwamnatin Najeriya ci gaba ne ba takurawa ba Attribution+  —  Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima, ya bayyana cewa sauye-sauyen da ake samu a bangaren harajin da gwamnatin Bola Tinubu ta samar, ba wai ta yi ne don takura ‘yan Nijeriya ba ne, sai dai don yaukaka alakar da zata samar da masu zuba jari a kasar. ... Radio France Internationale 1 d
Dubban mutane sun fito zanga-zangar adawa da shigar Isra'Ila gasar wake-waken kasashen Turai Attribution+  —  Mutane da dama ne a birnin Malmo na kasar Sweden suka gudanar da zanga-zangar adawar sanya Isra'Ila a cikin jerin kasashen da zasu halarci gasar wake-waken fitattun mawakan Turai. ... Radio France Internationale 1 d
Za a fuskanci yunwa a tsakiya da yammacin Afirka- UNICEF da OXFAM Attribution+  —  Hukumomin Majalisar Dinkin Duniya da kungiyoyi masu zaman kansu sun yi gargadin Sama da mutane miliyan 50 a yammaci da tsakiyar Afirka za su fuskanci matsalar yunwa matukar ba a dauki matakin gaggawa wajen magance matsalar karancin abinci ba wanda ya tsananta a yankin. ... Radio France Internationale 1 d
Shirin Hantsi 0700 UTC (30:00) Public Domain  — Mu kan komo da karfe 8 na safe agogon Najeriya da Nijar domin sake gabatar muku da labarai da hirarraki, da sharhin jaridu kama daga Najeriya zuwa Nijar har Ghana, da kuma ra’ayoyinku. ... Voice of America 1 d
Shirin Safe 0500 UTC (30:00) Public Domain  — Kullum da karfe 6 na safe agogon Najeriya da Nijar muna gabatar da labarai da rahotanni da dumi-duminsu, sannan mu na gabatar da wasu shirye-shirye kamar Noma da Lafiya Uwar Jiki. ... Voice of America 1 d
Mutum 12 Sun Mutu A Rikicin Da Ya Biyo Bayan Zaben Shugaban Kasa A Chadi Public Domain  — Akalla mutum 90 aka samu tabbacin sun ji raunuka iri-iri a N’djamena, babban birnin kasar. ... Voice of America 1 d
Sai Da Aka Kashe Na’urorin Daukan Hoto Kafin A Sace Daliban Kogi – Gwamna Ododo Public Domain  — Ododo ya bayyana hakan ne yayin da ya kai ziyarar ganewa idonsa jami’ar ta Confluence University a ranar Asabar. ... Voice of America 1 d
Hankalinmu A Kan "Champions League" Yake Ba A Kan Mbappe Ba - Ancelotti Public Domain  — Ana dai ta hasashen Mbappe zai nufi gasar La Liga ne inda zai bugawa Real Madrid a kakar wasa mai zuwa. ... Voice of America 1 d
Shirin Dare 2030 UTC (30:00) Public Domain  — A shirin namu na karfe 9 da rabi agogon Najeriya da Nijar, zaku ji labarai na yadda duniyar ta yini da rahotanni da dumi-duminsu, sannan mu kan bude muku layuka domin ku bugo ku bayyana mana ra’ayoyinku kan batutuwan da suka fi muhimmanci a wannan rana, ko kuma wadanda ke ci muku tuwo a kwarya. ... Voice of America 2 d
Taron jin ra'ayin 'yan kasa na Mali ya amince da karawa sojoji wa'adin mulki Attribution+  —  Taron jin ra’ayoyin ‘yan kasa na Mali ya amince da karawa gwamnatin soji wa’adin shekaru kafin shirya zabe da mika gwamnati ga hannun farar hula. ... Radio France Internationale 2 d
AMSOSHIN TAMBAYOYINKU: Shin Menene Illar Gurbatacciyar Iska Ga Bil’adama? - Mayu 11, 2024 Public Domain  — WASHINGTON, D.C. — Shirin Amsoshin Tambayoyinku na wannan makon ya lalubo amsar tambayar Mainasara Nasarawa Funtua, wanda ke son sanin illar gurbatacciyar Iska ga bil’adama. Wakilin Muryar Amurka a shiyyar Adamawa da Taraba, Muhammad Salisu Lado, ya samo amsar daga Farfesa Sadiq Futai, na sashin illimin Geography a Jami’ar Modibbo Adama da ke Yola a jihar Adamawa. Saurari cikakken shirin:   ... Voice of America 2 d
ZAUREN VOA: Ci Gaban Tattaunawa Kan Muhimmancin Takardar Aure Ta Gwamnati A Kamaru - May 11, 2024 Public Domain   Voice of America 2 d
ZAUREN VOA: Ci Gaban Tattaunawa Kan Muhimmancin Takardar Aure Ta Gwamnati A Kamaru - May 11, 2024 Public Domain  — ABUJA, NIGERIA — Shirin Zauren VOA na wannan makon zai ci gaba da tattaunawa akan muhimmancin takardar aure ta gwamnati a kasar Kamaru. Shin ko da mutum yayi aure na addinin Musulunci ko na addinin Kirista, dole ne sai yayi takardar aure ta gwamnati? Kuma shin takardar za ta bai wa ma'aurata dama ko iko na yin wasu abubuwa da suka shafi aure irinsu gado, da damar samun karin albashi da sauran su? Saurari cikakken shirin don jin karin bayani:   ... Voice of America 2 d
Sarkin Kuwait ya rushe majalisar dokokin kasar Attribution+  —  A nan kuma sarkin Kuwait ya rusa majalisar dokokin kasar tare da daukar wasu daga cikin ayyukanta, kamar yadda kafar yada labarai ta cikin gidan kasar ta ruwaito. ... Radio France Internationale 2 d